Labarai

AN ZO WAJEN EFCC Za Ta Soma Binciken Dala Bilyan 16 Na Wutar Lantarki

Advertisment

Hukumar EFCC ta fara tattara bayanan binciken dala bilyan 16 na kudin wutar lantarki da aka ce wai an kashe domin samar da wuta a Nijeriya daga 1999 zuwa 2007, wato lokacin mulkin Obasanjo.

Ana zaton hukumar za ta tuhumi mutane kusan 150 akan kudin a gaban kotu.

Rahotanni sun nuna cewa EFCC ta samu amincewar Shugaba Buhari akan wannan aikin.

Daga Abdulhadi Isah Ibrahim

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button