Labarai
BIDIYO Sai Mun Canja Gwamnatin Buhari, Cewar Matasan Jihar Zamfara
Advertisment
Daga Datti Assalafiy
Jama’a a bude wannan bidiyo a saurara, wannan shine karon farko da na ji na gani gungun matasa suna tabbatar da cewa sai sun canza gwamnatin shugaba Buhari saboda mawuyacin halin da aka shiga a jihar Zamfara.
Babu shakka za a yi wa gwamnatin shugaba Buhari illa wanda zai iya hana shi zarcewa matukar aka tafi a haka ba’a dauki matakin da ya dace a jihar Zamfara ba, domin ‘dan hakkin da ka raina shi zai tsole maka ido inji masu karin magana.
Allah Ya sauwake.
Domin saukar da wannan bidiyo a wayoyinku na salula.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)





