Kannywood
Allah Yasa Na Riga Mamata Mutuwa -Ii nji Adam A Zango
Advertisment
Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Adam A. Zango kenan a wannan hoton inda ya kai mahaifiyarshi gurin da yake gini.
Ya bayyana cewa, saura kiris ya kammala ginin idan Allah ya yarda.
A karshe ya godewa mahaifiyar tashi bisa addu’ar da take mishi inda ya karkare da cewa yana fatan Allah yasa ya rigata mutuwa.
Muna musu fatan Alheri
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com



