Kannywood

Kalli Yanayin Da Rahama Sadau Ta Fito a Sabbin Hotuna

Shahararriyar jarumar nan ta Kannywood wacce aka dakatar, Rahma Sadau ta bayyana a wasu sababbin hotuna.

Rahma ta dauki hotunan ne dauke da kwaliyyae zamani sannan kuma ba tare da ta sanya mayafi ko kallabi wajen rufe suman kanta ba.

Hakan ya ja hankulan mutane da dama a shafukan zumunta inda sukayi kira ga jarumar kan ta dunga rufe gashin kanta musamman a matsayinta na Bahaushiya kuma Musulma.

Kamar yadda kuka sani Musulunci ya koyar da cewa mace ta dunga killace duk ilahirin jikinta domin ko ina na jikin mace al’aura ne zai dai fuskanta da tafukan hannayenta.

Ga hotunan jarumar da ya ja hankali jama’a a kasa:

Sadau, ta bayyana a ranar Asabar din da ta gabata cewar, ta soma shiga matsalolin rayuwa ne tun bayan da ta fara fitowa a shire-shiren fina-finan kudancin kasar nan ta Najeriya da aka fi sani da Nollywood.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button