Labarai

Wani Dalibin Jami’ar Tafawa Balewa Ya Rataye Kansa A Bauchi

Advertisment



Daga Haji Shehu

Rahotanni daga jahar Bauchi sun yi nuni da cewar wani dalibin jami’ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU BAUCHI) dan aji uku ya kashe kansa har lahira ta hanyar rataya. 

Sai dai wata majiyar ta ce dalibin ba shi ya rataye kansa ba, kawai an same shi ne a rataye kuma ana kyautata zaton wasu mutane ne da baasan ko suwaye ba suka aikata wannan aika aika. 

Wasu kuma sun tabbatar mana da cewar dalibin ya rataye kansa ne sakamakon gaza zuwa IT, da kuma takurar iyaye na ya yi hanzari ya kammala karatunsa.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button