Uncategorized

MUTANE GOMA WADANDA ALLAH YAKE AMSAR ADDU’ARSU SHEIKH ALIYU SA’ID GAMAWA

Advertisment

MUTANE GOMA WADANDA ALLAH YAKE AMSAR ADDU’ARSU 


Hakika akwai mutanen da ayoyi na Al-kur’ani mai girma da hadisan Manzon Allah (SAW) suka bayyana da sun yi addu’a Allah zai karba.

Sune kamar haka:
*****************
1) Al-Mutarru (Mabukaci)

2) Wadda aka zalinta

3) Da zuwan Mahaifinsa

4) Shugaba mai Adalci

5) Mutum na gari wanda baya sabo a fili

6) Matafiya ( wadda ba tafiyar sabo ba ce)

7) Mai biyayya ga Mahaifansa

8) Mai azumi ( Farilla ko Nafila) lokacin buda- baki

9) Mutamin da yake yi wa dan-uwasa addu’a ta alkairi amman wadda ake yi wa bai sani ba.

10) Al-kunuti: Manzon Allah (SAW) ya yi wata daya yana yi wa wasu Kafurai Al-kunuti.

Allah ya sa mu zamo daga cikin wadanda idan sun yi addu’a za a karba. Amin.

Dan Allah ka turawa dan uwanka musulmi Facebook or whatsapp

posted by Abubakar Rabi’u

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button