Arewa
- LabaraiMr HausaLoadedFebruary 28, 20240 67
Ƴan bindiga sun kai hari a wurma sun ƙona gidadje, asibiti da ofishin yan sanda da sace mutum 12
A Ranar Litinin din da ta gabata, bayan Sallar Magriba, gungun ‘yan bindiga akan babura suka afka cikin garin Wurma,…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedFebruary 26, 20240 267
An Gwabza Ƙazamin Faɗa Tsakanin Ɓangarorin Ƴan Bindiga Biyu A JIhar Zamfara
Ƴan Ta’adda Da dama sun mutu a wani kazamar fada Da ya barke tsakaninsu a kauyen Hayin Alhaji da Dajin…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 30, 20240 197
Akan ruwan rijiya makociya ta gutsere mata dan yatsa da cizo
Wannnan mata da kuke gani tana zaune a kaduna jihar kaduna da ke arewacin Nijeriya tana zaune a tudun wada…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 28, 20240 102
Ƴansanda sun kama ɗan bindigar da ya kashe Nabeeha
Rundunar ƴansandan Nijeriya ta sanar da kama wani Bello Mohammed mai shekaru 28 a jihar Kaduna bisa kashe Nabeeha diyar…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 24, 20240 115
Ƴan bindiga sun kashe Limami da wasu mutane 2, sun yi garkuwa da mutum 32 a jihar Katsina
Wasu ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai hari a garin Ƴandaka, sun kashe mutum 3 ciki har da limanin…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 22, 20240 73
Yan bindiga sun sace mutum 35 a jihar Katsina
Wasu yan bindiga ɗauke da miyagun makamai sun kai hari a garin Tashar Nagulle, inda suka yi garkuwa da a…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 21, 20240 138
Kastina : Ƴan bindiga sun yi shigar mata sanye da hijabai, sun kai hari a ofishin ƴan sanda
Ƴan bindiga sun yi shigar mata sanye da hijabai, sun kai hari a ofishin ƴan sanda, sun kashe Jami’i ɗaya…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 15, 20240 720
Miji da mata da ƴaƴansu 5 sun rasu sanadiyar Gobara a jihar kano
Wani magidanci mai suna Shuaibu Iliyasu da matarsa Binta da kuma ƴaƴansu biyar sun rasu a wata gobara da ta…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedJanuary 5, 20240 909
Ƴan bindiga aun bude wuta kan motoci aƙalla 25, hanyar zuwa cin kasuwa
Wasu ƴan bindiga sun bude wuta kan motocin da suka fito daga garin Mai Dabino zuwa ‘Yantumaki a karamar hukumar…
Read More » - LabaraiMr HausaLoadedDecember 16, 20230 618
Sojoji sun aika da Kachalla barhazu tare da wasu manyan kwamandojin ƴan ta’adda
Shelkwatar tsaro ta ƙasa ta tabbatar da kashe wasu fitattun kwamandojin ‘yan ta’adda hudu a hare-haren da aka kai ta…
Read More »