Labarai

Bidiyon wani ango da amaryarsa suna soyewa ya dauki hankalin mutane

Advertisment

Bidiyon wata amarya yadda take soyewa da amaryarsa wanda wannan mutumin dattijo ne inda ta dauki bidiyo ta wallafa a shafin ta na sada zumunta a Tiktok.

Bidiyon wani ango da amaryarsa suna soyewa ya dauki hankalin mutane
Bidiyon wani ango da amaryarsa suna soyewa ya dauki hankalin mutane

Matashiyar budurwa princessakumar a shafinta na tik tok inda ta wallafa bidiyon ya samu dubun mutane suna soyewa wanda mutane sunkayi martani sosai a karkashin wannan bidiyon.

Ga bidiyon nan.

 

 

 

Martanin mutane

@hauwahala tana cewa

please sis kar kibiye masu wasu hassada ne ,sabida sunga kinsamu farinciki ne kinfi wasu samun farin ciki a gidan aurnsu,ko wace mace burinta samun fa.

@Muhammad Auwal Suleiman Dutse
Cewa yake :

Masha Allah,Allah ya tabbatar da alherin sa.

@nass yana cewa:

tir da irin wannan tsufan, idan ka auri yarinya ba kaifi bane amma kanbuyr kayita shirme babkyau

@sunusidogo81 yana cewa:

Amma baban saurayin kine kka aura ko?? naga wulaqancin da akai miki kke ramawa

@shamseed Waly yana cewa :

gsky kin rainamana wlh baki burgemu ba bakisamu saurayi bane aka bige da tsoho

@ibrahim Gobir:ga turmi nadaka aman tabarya tayi kadan

@user4346616705257:Dan Allah koyace kiyi Dan Allah kiyi masa nasiha saboda yaransa kisan shi namiji idan yana cikin soyayya bayaji baya gani bare idan ya auri yarinya

@princessakumar:wallahi hakane Ko Nace Banda data Ina Sai ya ce zaisamin mudai Yi tiktok din

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button