Labarai

Elrufa’i ya janye jami’an tsaro a kan iyakokin Kaduna

Advertisment


Gwamnatin Kaduna ta bayar da umurnin janye dukkanin shingayen da aka datse kofofin shiga jihar tare da ba jami’an tsaro umurnin su janye.
Sanarwar da aka wallafa a shafin Twitter na gwamnatin jihar ta ce za a toshe hanyoyin ne kawai lokacin da dokar hana fitar dare ta fara aiki daga karshe 8 na dare zuwa 5 na safe.
Sannan gwamnati ba za ta sake tura jami’ai ba a kan iyakokin jihar.

Social embed from twitter

KDSG has directed the immediate removal of roadblocks at the various boundaries of the state. Barricades placed at the entry points are to be removed forthwith, while KDSG officials will no longer be posted for boundary patrol
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button