Labarai

Da Dumi Dumi : An kama wani dan majalisa da hannu a Boko Haram

Advertisment

An kama wani dan majalisar kasar Kamaru da ake zargi da hannu a Kungiyar Boko Haram.
Tsohon dan majalisar kasar daga jam’iyyar CPDM ya shiga hannu ne bayan da aka kama wani dan uwansa, Talba a Kolofata da shanu 10.
 
 
Da aka bincikeshi yace Najeriya zai kaisu, da bincike yayi tsanani shine ya bayyana cewa, dan majalisa, Blama Malla ne ya aikeshi ya kaiwa Boko Haram sun shanun
 
 
An dai kamasu duk ana kuma kan bincikensu kamar yanda HumAngle ta ruwaito. A baya dai wani dan majalisar, Yegue Djibril yayi zargin cewa akwai ‘yan Boko Haram a majalisar ta Kamaru amma bai iya fadar sunayensu ba.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button