Labarai

Ran Maza Ya Ɓace ! Tsohon Kwamishinan Ganduje muaz Magaji ya tsinewa Garba Shehu Albarka

Advertisment

Tsohon Kwamishinan Ayyukan Ganduje ya rubuta a shafinsa na Facebook yane tsinewa su Garba Shehu inda ya saka Hoton Mai dauke da labarin da garba ke Cewa manonan da aka kashe a Borno Basu Sami izinin Zuwa gonakinsu daga Sojojin ba Lamarin Daya fusata Kwamishinan Yace Allah ya tsine muku…yasaka mana!
Majiyarmu ta samu wannan labari daga jaridarmikiya.

Wannan shine abinda muazu magaji na Wallafa

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

2 Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button