Kannywood

Umma Shehu Ta Mayarwa wani Martani Mai Zafi Da Yace Mata Tana Daki Da Wani katon Banza

Advertisment

Jaruma ummah shehu wanda ake kira da zully a cikin shin Gidan badamasi na barkwanci wanda ake haskawa a tashar talabijin na arewa24tv duk sati.
Ta wallafa wasu zafaffan hotunan wanda sunka sanya wani ya ce mata tana can tare da wani katon banza a daki sai abu ya faru suzo suna yiwa mutane kukan munafurci.


 
Wanda a nan take tamayarwa wannan mutum martani cikin fushi da rashin jin dadin abin da ya furta a gareta nan take abun ya fara ya jawo cece kuce inda kowa ya kama tofa albarkacin bakinsa kamar yadda zaku gani a cikin wadannan hotuna.
 
 
 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button