Labarai
Matar Mutum: Ba su taba ganin juna ba sai da suka yi aure (hotuna)
Advertisment


Matashiyar mai suna Ajus B Ibrahim ta ce da ita da mijin nata ƴan jihar Borno ne daga ƙabilar Kanuri.

Ta ce sun haɗu a ranar 28/05/2020 a dadalin sada zumunta na WhatsApp kuma basu taba haɗuwa da juna ba sai bayan da aka ɗaura auren su. Shi mijin ya na karatu a ƙasar waje ita kuma ta na Najeriya.

Jim kadan bayan wallafa wannan labarin kawai sai matar ta goge wannan labarin a shafinsa na sada zumunta Wanda hausaloaded ta dauki asalin link na wannan posting din gashi nan kasa.



