AddiniLabaraiUncategorized
[Bidiyo] Allah ya wulakanta wannan mugu azzalumi – Dr Muhd Sani Umar R/Lemo
Dr Muhammad sani umar ya sanya labarin wannan mugun mutum a cikin hudubarsa wanda tabbas duk kalaman da malam ya fadi akan wanannan mutum sunyi daidai dashi.
Saboda yarinyar yana kallonta a matsayin mahaifinta amma kuma ya kashe ya dadatsa ta ya binne ,bayan haka kuma ya nemi kudin fansa ga iyayenta.
Suna kallon kudin zasu ceto yar su ashe dai kudin biyan gawar ‘yarsu ce sunka kaiwa wannan mutum.
Ga bidiyon hudubar malam nan ku saurara