Hausa Musics

[MUSIC] Abdul D one – Jagaba Rasulullah

[MUSIC] Abdul D one - Jagaba RasulullahAbdul d one ya fitar da sabuwa wakarsa mai salon kasida ko muce bege ga fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w.
Abdul d one yayi wakar mai taken Jagaba Annabi Muhammad Rasulullah wanda mawakin yayi kokari sosai wajen wakar nan .
Tabbas wannan kasida ce ta wuce akirata da waka irin yadda mawakin yayi kalamai da baitoci a cikinta.

DOWNLOAD MP3

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button