Kannywood

Inda Ranka! Gara Na Aure Hadiza Gabon Da Milliyan Goma 10M – Mai Kalamai

Advertisment

Wani matashi a shafinsa na sada zumunta a Facebook ya bayyana yafi son a aurar masa da fitaciyyar jarumar shirya fina finai ta kannywood Hadiza Aliyu Gabon Da a bashi kyautar Naira Miliyan goma.
“Da Abani Kyautar Naira Miliyan 10, Gwanda A Aura Min Jarumar Kannywood Hadiza Gabon in jini
✍️Mai KalamaiInda Ranka! Gara Na Aure Hadiza Gabon Da Milliyan Goma 10M - Mai Kalamai
wannan ikirarin da yayi matashin yayi ya kawo cece kuce a sashen maida martani inda kuma labarin ya dauki hankalin mutane.
Ga kadan daga cikin martanin mutane akan wannan magana da yayi.

@Sadiq Rabiu Ahmad :Marasa lafiya na gida dana abisiti Allah Ya Basu Lafiya!

@umarfaruq abubakar: Yes ???, kuma haka ne ra,ayi riga kowa da irin tasa, Ni kam miliyan goma nan tafi

@Bashir Isah jere : Pantami zai pantama da Kai kuwa
Ka kiyayi muradi Malamai.
Yazzu za ka kwana kwanjirko

Advertisment

@muhammad siraj Ibrahim tiga:Wannan post ɗin da kuke karantawa xawiyyar shehi Falalu ce ta ɗauki nauyin kawo muku??

@isah abdullahi dankane :Ance Sanyi ya fara a yankin ku?

@umar zara comrade:Khairaat Imaam Khairaat Imaam Auta dama haryanzu mai Mai Kalamai Bai warke ba?

@khairat imaam khairaat imaam: Baigama shan maganinsaba yagudu

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button