Kannywood
Kalli Zafaffan Hotunan Rahama Sadau Da Rigar Fim Fin Khuda Haafiz
Advertisment
Fitaciyar jarumar masana’antar kannywood raham sadau wanda yanzu haka tana can india wajen daukar sabon Shirin mainsuna kudah haafiz chapter 2 a kasar india.
Rahama Sadau itace mace ta farko kam a masana’antar kannywood da ta fara aiki ko za’a fara haskakata a cikin shirin fim din india.
Rahama sadau ta zamo babbar jaruma a masana’antar kannywood wanda tana hausa fim kuna tana fim din kudancin Nigeria wato nollywood.
Yanzu kuma jarumar ta samu nasarar arcewa zuwa Bollywood kamar yadda munka kawo muku labarai ga hotunan kasa ku kalla.