Hausa Musics

MUSIC : Adam A zango – Dan Gatan Allah (Kasida)

Jarumi kuma wani adam a zango a yau ya fitar da sabuwa wakarsa mai suna ” Dan Gatan Allah” wakar kasida kenan
Wannan ba shine farau ba ga adan a zango wajen wakokin yabon manzon Allah s. A.w ba.
Yayi fice sosai wajen rera irin wadanda wakoki amma yanzu wannan anzo da sabon salo a cikinta.
DOWNLOAD MP3

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button