Uncategorized

Wata Amarya ta rasu awanni 3 kafin daura aurenta a Katsina

Innalillahi wa’inna ilaihir-raji’un
Labari ya karade shafukan sada zumunta cewa Allah ya yiwa Fatima Hassan Fari rasuwa wata amarya wacce ake shirin daura mata aure a safiyar yau Asabar.
Manuniya ta ruwaito za’ayi jana’izar margayiyar karfe 2:00 na ranar yau.
Fatima ta rasu awanni uku gabanin auren ta a karamar hukumar Funtua jihar Katsina

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

2 Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button