Uncategorized
Wata Amarya ta rasu awanni 3 kafin daura aurenta a Katsina


Advertisment
Innalillahi wa’inna ilaihir-raji’un
Labari ya karade shafukan sada zumunta cewa Allah ya yiwa Fatima Hassan Fari rasuwa wata amarya wacce ake shirin daura mata aure a safiyar yau Asabar.
Manuniya ta ruwaito za’ayi jana’izar margayiyar karfe 2:00 na ranar yau.
Fatima ta rasu awanni uku gabanin auren ta a karamar hukumar Funtua jihar Katsina
May her soul R.I.R
May her soul R.I.P