Labarai

Sautin Murya : Bayyani Daga Bakin Yarinyar Da Ta Tsira Da Ranta A kisan Da Matar nan Tayiwa ‘Ya’yanta A kano

Advertisment

Wannan shine sautin murya kanwar matar da ta kashe ‘ya’yanta a jahar kano,wanda abun yayi matukar daukar hankali mutane sosai.

 

Wanda zakuji yadda ita wannan yarinya ta tsira da ranta bayan da ko itama yarinya akwai rauni a jikinta wanda Allah yasa kwananta na gaba.

Ga sautin Murya nan a cikin alamar faifan bidiyo.

 
 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button