Uncategorized

Mai shafin Twitter ya goyi-bayan zanga-zangar #EndSars

Mutumin da ya samar da shafin Twitter, Jack Dorsey ya nuna goyon-bayansa ga zanga-zangar #EndSARS da ke ci gaba da jan hankali a Najeriya
Dorsey ya sake wallafa bayanan asusun tara kuɗin tallafawa zanga-zangar a shafinsa @jack dauke da alamar tutar Najeriya.
 


Sannan ya sake wallafa wasu maƙaloli da ke nuna goyon-bayan zanga-zangar.
 
 


Sai dai wannan alamari ya janyo yabo da suka a shafin na sadarwa abin da ya kai ga wani mamba a Jam’iyyar APC, wanda kuma ya taɓa neman takara shugaban ƙasa Adamu Garba barazanar kalubalantarsa a kotu inda zanga-zangar ta kazance.tattara bayyanai bbchausa







Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button