Uncategorized

Da Duminsa: A Cechi Jama’a~ A’isha Buhari ta gayawa shugaban kasa

Da Duminsa: A Cechi Jama’a~ A’isha Buhari ta gayawa shugaban kasa
Uwargidan shugaban kasa,Hajiya A’isha Buhari a karin farko ta yi magana akan halin da Najeriya ke ciki inda ta yi kira da a ceci jama’a.
Ta saka hoton shugaban kasar da jami’an tsaro inda hoton ke dauke da wakar Adam A Zango yana zayyano matsalolin Najeriya.
Ana ta zanga-zanga dai akan matsalar tsaro a Arewa wanda hakan ya dauki hankalin Duniya baki daya.
Ga bidiyon ku kalla.
 
 

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button