Addini
Bidiyo: Kira Na KarsheZuwa Ga Gwamnati Na Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Da Kotu Ta Yankewa Wanda Ya Zagi Annnabi (SAW) ~ Sheikh Abdallah
Wannan shine kira na Karshe wanda sheikh Abdallah Gadon kaya yayi wannan zindigi wanda yayi Zagi ga annabi.
Wanda yayi bayyani mai gamsarwa sosai wanda yana da kyau gwamnatin Kano da tayi gagawar zarta wannan hukunci.
Ga bidiyon nan kasa
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com