Labarai

BABBAN KAMU: Sojojin Nijeriya Ta Kama Wasu Manyan ‘Yan Bindiga Masu Garkuwa Da Mutane A Sokoto ( A Cikin Hotuna)

Advertisment

Rundunar sojojin Nijeriya sashin Ofureshion SAHEL SANITI ta samu nasarar kama wasu manyan masu garkuwa da mutane tare da kwace baburan da suke amfani da su wurin daukar mutane, a yankin Arewa maso yamman a lokacin da Sojojin ke wani atisaye a cikin dajin dake yankin Sokoto.

Daga Muhammad Dahiru Shugaba Rijau

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button