Labarai

Bidiyo : Allah Ya Debewa Uwar Tsunstu Albarka ~ Sheikh Bello Yabo

Advertisment

Tsugu ne bata kare ba Sheikh bello Yabo yana waya cikin raha da habaici yace Allah ya debewa uwar dan tsuntsu albarka.
Wanda ita dai wannan magana bai fadi suna ba ,ko kiran wane tsuntsu yake nufi ba.amma hausawa kance kowa yayi zagi a kasuwa.
Amma dai cikin raha da dariya ya furta wannan kalma.
Ga link nan kuyi Downloading.

DOWNLOAD VIDEO

Ga masu bukatar kallo kai tsaye.

Advertisment

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button