Addini

VIDEO : Martani – Sheikh Abubakar Mahmoud Gumi Yayi Kuskure cewa : Duk wanda Yace Anyiwa Annabi sihiri A Kashe shi – Mal.Musa Asadus-sunnah

Advertisment

IDAN MALLAM ABUBAKAR GUMI YAYI DAIDAI MUNA TARE DASHI,
AMMA WANNAN MAGANA TASHI BAMU TARE DASHI,
MUNA FATAN ALLAH YA GAFARTA MAI YASA YA HUTA
A jiya min kawo muku inda sheihj Abubakar Mahmud Gumi yake yace haka a rubuce.
Nasan wani zaice karya ne to Alhamdulillahi cikin wannam martani malam ya kawo inda yayi wanannan magana.
Muna cewa Sheikh gumi fatan Alkhairi Allah ya gafartamasa yayi masa rahama.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button