Labarai

Ashe Sojan Da Ya Tsinci Dala Dubu 37 ₦15M A Filin Jirgin Saman Kano Ya Mayarwa Mai Shi Tsohon Dan Agajin Izala Ne?

Ustaz Bashir Umar dan agajin Maiha jihar Adamawa JIBWIS NHQ JOS, wanda ya tsinci kudi £37,00) kimanin naira miliyan shabiyar da dubu hamsin da tara (15,059,00) a filin jirgin saman Kano kuma ya mayar wa mai shi.

Allah ya saka masa da alkairi ya kara rufin asiri.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

ADVERTISMENT
Back to top button