Labarai

Ashe Sojan Da Ya Tsinci Dala Dubu 37 ₦15M A Filin Jirgin Saman Kano Ya Mayarwa Mai Shi Tsohon Dan Agajin Izala Ne?

Advertisment

Ustaz Bashir Umar dan agajin Maiha jihar Adamawa JIBWIS NHQ JOS, wanda ya tsinci kudi £37,00) kimanin naira miliyan shabiyar da dubu hamsin da tara (15,059,00) a filin jirgin saman Kano kuma ya mayar wa mai shi.

Allah ya saka masa da alkairi ya kara rufin asiri.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button