Labarai
Wacce Tafi Kowa Kyau A Jahar Kano (kalli Hotuna)
Advertisment
gasar da akayi ta zaben wacce tafi kowa kyau a nigeria Wannan macen da kuke gani mai suna aisha ahmad ita ce wacce ta wakichi kyawawan yammatan jihar kano a gasar zaben sarauniyar kyau ta qasa
Kafin ta samu damar kaiwa matakin kasa saida aka tantance ta a cikin mata sama da guda hamsin sannan ta zama zakarar da zata iya shiga matakin gasar na kasa
Wanda akayi a jihar lagos da kaduna
A yanzu aisha ahmad itace keda mukamin miss kano ma’ana wadda tafi kowacce mace kyau a jihar kano
Masu karatu ko me zaku iya cewa akan wannan rahoto sai munji daga gareku
Rahoto daga Shaikh Farouq Abdullahi Tukuntawa
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com


![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)






