Labarai
An Karrama Dan Jaridar Da Ya Wallafa Bidiyon Ganduje
Dan jarida Jaafar Jaafar Mawallafin jaridar yanar gizo ta Daily Nigerian, wanda a kwanakin baya ya wallafa bidiyon da ake zargin Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje na karbar Daloli a hannun yan kwangila ya samu lambar girmamawa a Fannin cin hanci da rashawa a birnin tarayya Abuja.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com