Labarai

An Karrama Dan Jaridar Da Ya Wallafa Bidiyon Ganduje

Dan jarida Jaafar Jaafar Mawallafin jaridar yanar gizo ta Daily Nigerian, wanda a kwanakin baya ya wallafa bidiyon da ake zargin Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje na karbar Daloli a hannun yan kwangila ya samu lambar girmamawa a Fannin cin hanci da rashawa a birnin tarayya Abuja.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button