Labarai
Ganduje Ya Maka Jaafar Jaafar A Kotu Ya Nemi Ya Biya Shi Naira Bilyan Uku A Matsayin Bata Suna
Advertisment
Ya Kuma Daina Sakin Bidiyo
Sannan Ya Yi Amfani Da Jaridarsa Ta Daily Nigerian Ya Nemi Afuwar Ganduje
Jaafar Jaafar Ya Fitar Da Faya-fayan Bidiyon Da Ke Nuna Wani Da Ake Zargin Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje Ne Na Karbar Daloli A Matsayin Cin Hanci.
Madogara: maje el-hajeej hotoro
Advertisment
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com