Labarai
ALHAMDULILLAH ‘Yan Tagwaye (‘Yan Biyu) Sun Dawo Gida Cikin Koshin Lafiya.
ALHAMDULILLAH! Masha Allah!!
‘Yan Tawaye da aka yi Garkuwa da su a garin Dauran dake Karamar Hukumar Zurmi, a Jihar Zamfara, sun dawo Lafiya, daga hannun masu garkuwa da mutane.
Muna rokon Allah ya tsare gaba, ya kubutar da sauran da ke hanu. Ameen.
DAGA: Abdurrahman Abubakar Sada.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com