Labarai
ALHAMDULILLAH ‘Yan Tagwaye (‘Yan Biyu) Sun Dawo Gida Cikin Koshin Lafiya.
Advertisment
ALHAMDULILLAH! Masha Allah!!
‘Yan Tawaye da aka yi Garkuwa da su a garin Dauran dake Karamar Hukumar Zurmi, a Jihar Zamfara, sun dawo Lafiya, daga hannun masu garkuwa da mutane.
Muna rokon Allah ya tsare gaba, ya kubutar da sauran da ke hanu. Ameen.
DAGA: Abdurrahman Abubakar Sada.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)







