Labarai

SAFARAR MAKAMAI: Jakadan Kasar Turkiya Ya Ziyarci Hukumar Kwastan

A yayin ganawar jakadan kasar Turkiya da Hukumar kwastan ta Nijeriya a jiya Talata, hukumar ta nuna damuwa game da bindigogi 2,671 da aka shigo da su Nijeriya daga Turkiyya.
Shugaban hukumar kwastan, Kanar Hameed Ibrahim Ali, ya nuna rashin jin dadinsa ga jakadan na Turkiyya a Nijeriya, Mista Hakan Cakil, wanda ya ziyarce shi a hedkwatar hukumar dake Abuja.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button