Nijeriya
-
Labarai
Kishin ƙasa :Wani babban mutum a Najeriya ya mutu tsabar firgicin za a ci Nigeria
Wani babban Jagora a jam’iyyar APC ya mutu tsabar fargabar za a ci Najeriya a wasan da suka buga da…
Read More » -
Labarai
Farashin shinkafa a Nijeriya ya karu da kashi 81
Hukumar ƙididdiga ta Najeriya, NBS ta ce an samu ƙari a farashin shinkafa a ƙasar a shekarar 2023. NBS ta…
Read More » -
Labarai
Kotun Kolin Nijeriya za ta yanke hukunci kan shari’ar Abba da Gawuna ranar Juma’a
Kotun Kolin Nijeriya ta ce ranar Juma’ar nan za ta yanke hukunci kan zaben gwamnan Jihar Kano tsakanin Abba Kabir…
Read More » -
Labarai
Manyan Mata 10 Da ake zargin Badakala Ta Dabaibaiye Kujerunsu
Wasunsu zargin ne ya yi sanadin rabuwarsu da kujeru, wasu kuma bayan sun sauka ne, wasu kuma har yanzu tsuguno…
Read More » -
Labarai
Ƙaddara ce kawai ke samar da shugabanni irin Buhari A Nijeriya – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari a matsayin mai rikon amana, gaskiya da adalci da…
Read More » -
Labarai
Tiriliyan Ɗaya N1.57 Baza Ta Wadatar Wajen Yaƙi Da Matsalar tsaro A Najeriya ba. Ministan Tsaro Ya Buƙaci a ƙara Kasafin kuɗin Ma’aikatarsa.
Ministan tsaron Najeriya, Badaru Abubakar, ya miƙa kokon bararsa ga Majalisar dokokin kasar, inda ya roke su da su kara…
Read More » -
Labarai
Yawan matalauta ya ƙaru zuwa miliyan 104 a Najeriya – Bankin Duniya
Wani rahoto na Bankin Duniya, ya bayyana cewa yawan mutanen da ke cikin ƙangin talauci a Najeriya ya ƙaru, daga…
Read More » -
Labarai
Take-Taken Tinubu Sun Nuna Bai Damu da Gyara Tsaron Arewa Ba – manyan arewa
Kungiyar dattawan Arewa ta caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan mayar da hankali a lamuran tattalin arziki maimakon tsaro a…
Read More » -
Labarai
Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya za ta fara biyan sabon tsarin albashi daga Afrilu 2024 –Idris Ministan Yada Labarai
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta fara biyan ma’aikata da sabon tsarin ƙarin albashi daga ran 1 ga Afrilu,…
Read More » -
Labarai
Kasafin kuɗin 2024 : Talauci,yunwa, rashin tsaro lallai su san inda dare ya yi musu gamu nan zuwa – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gabatar da kudurin kasafin kudinsa na farko ga ƴan Majalisar dokokin Najeriya. Bisa ga kasafin…
Read More »