Matsalar tsaro
-
Labarai
Nijeriya ta zama dandalin mutuwa al’umma a ƙarƙashin mulkin Apc da Tinubu – Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da harin ta’addancin da aka kai a ƙaramar hukumar Rafi ta…
Read More » -
Labarai
Al’ummar Arewacin Nijeriya ta faɗa cikin zulumi sakamakon sace fiye da mutum 500 a mako ɗaya
Harin da wasu ƴan bindiga suka kai a ƙauyen Gidan Bakuso na ƙaramar hukumar Gada a jihar Sokoto da ke…
Read More » -
Labarai
Kaduna: Ɗaliban mu 287 ƴan bindiga su ka sace a kuriga — inji Wani Malami
Wani malamin makarantar firamare da sakandare su kusan da ke ƙauyen Kuriga a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna ya…
Read More » -
Labarai
Sojin Najeriya tayi Nasarar Aika Wani na Hannun Damar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Moɗi Zuwa Barzahu
Yanzu nan majiyarmu ta samu labari mai daɗi wanda majiyarmu ta samu ta hannun Muhammad Aminu kabir kan nasarar da…
Read More » -
Labarai
Jama’ar garin ƴargoje sun tare babban titi suna zanga-zanga rashin tsaro a jihar Katsina
Wannan tare hanya domin nuna rashin tsaro da ake fama da rashin tsaro domin nuna fushin su ba sabon abu…
Read More » -
Labarai
An Gwabza Ƙazamin Faɗa Tsakanin Ɓangarorin Ƴan Bindiga Biyu A JIhar Zamfara
Ƴan Ta’adda Da dama sun mutu a wani kazamar fada Da ya barke tsakaninsu a kauyen Hayin Alhaji da Dajin…
Read More » -
Labarai
Zaman lafiya ya dawo a kananan hukumomi 13 na jihar Katsina – Gwamnati
Mataimakin Gwamnan jihar Katsina Alhaji Faruq Lawan Jobe, ya ce gwamnatin jiha ta yi kokari ta maido da zaman lafiya…
Read More » -
Labarai
Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sojoji sun tarwatsa sansanin ƴan bindiga tare da ceto mutane 35 da suka yi garkuwa da su a jihar Katsina
Rundunar sojin Najeriya a jihar Katsina sun ceto mutane 35 daga hannun ƴan bindiga waɗanda aka sace garin Tashar Nagulle…
Read More » -
Labarai
Ƴan bindiga sun kashe Limami da wasu mutane 2, sun yi garkuwa da mutum 32 a jihar Katsina
Wasu ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai hari a garin Ƴandaka, sun kashe mutum 3 ciki har da limanin…
Read More » -
Labarai
Dalilin ci gaba da garkuwa da mutane, duk da an yi wa layukan waya rajista da lambar katin ɗan ƙasa, NIN – Isa Pantami
Tsohon Ministan Sadarwa da Inganta Fasaha, Isa Pantami, ya bayyana cewa ana samun yawaitar garkuwa da mutane duk kuwa da…
Read More »









