Labarai

[Bidiyo] Maroƙa sun rerawa Prof. pantami wakar Gwamnan jihar Gombe ta jawo cece kuce

Advertisment

An hango wani bidiyo a kafafen sada zumunta wanda wasu maroƙa suna rerawa prof.Ali Isah Pantami waka.

Wannan bidiyo mutane suna ta tofa albarkacin bakinsu kan irin yadda ake yabon irin ayyukan da yayi da muƙaman da ya riƙa a fadar shugaban kasa ƙarƙashin jagorancin Muhammadu buhari.

A cikin wakar suna fadin Allah yayima gwamnan jihar Gombe wanda mutane a kafafen sada zumunta sunan ganin cewa ranar juma’a mai zuwa akwai yiyuwar za’a yi huduba akan wannan bidiyo.

Sai dai ba dole ne ayi magana akan sa duk da mutane suna cewa akwai yiyuwa Dr. Idris sai yayi maganar wannan bidiyo.

Advertisment

Ga bidiyon ku saurara kuma mai buƙata ya saukar a wayarsa.

DOWNLOAD FAST

DOWNLOAD MP4

DOWNLOAD VIDEO

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button