Saraunìyar Ingìla Queen Elizabeth Ta Fí Wasu Musulmaí Kuma Ina Mata Zaton Shiga Aljannah – Cewar Adamu Garba
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasar Nijeriya a jam’iyyar #YPP Adamu Garba, ya wallafa wani rubutu da bidiyo da ya tayar da ƙura a shafukan sada zumunta na zamani.
Adamu ya yi rubutu ne cewar ya yi mafarkin marigayiya Sarauniyar Ingila tana sh@ƙatawa a cikin Aljannah Firdaus, sannan ya wallafa wani bìdìyón inda yake bayyana cewar tafi wasu musulmaí.

“Yanzu na yi mafarki Queen Elizabeth tana shaƙatawa a cikin Jannatul Firdaus, Allah ya tabbatar da hakan. Sarauniyar Ingila ta gina masallaci mafi girma a Landan, kuma ta fí wasu musulmaí, kuma ina yi mata zaton shiga Aljannah.” Inji Adamu
Maganana akan shiga Queen Elizabeth gidan Aljanna. Pt1 pic.twitter.com/AMfET5JIHy
— Adamu Garba II (@adamugarba) September 22, 2022
Hakan yasa mutane da dama sun bayyana rashin jin daɗinsu game da wannan kalamai nasa, inda wasu ma suka buƙaci Malamai su zauna da shi domin warwarewa al’umma wannan al’amari.
Wannan wasu bayyanai ne da ya samu daga yake nuna cewa tabbas Queen Elizabeth tana da danganta da Manzon Allah s.aw.
Here attached is the genealogy of The late Queen of England, Elizabeth II, linking her directly to our beloved holy Prophet Muhammad SAW.
Why won’t I love her? Why won’t I wish her heaven? Why can’t you? pic.twitter.com/n5Iz1RfFRC
— Adamu Garba II (@adamugarba) September 22, 2022
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)





