Uncategorized

Jaruma Halima Abubakar Tace Yan Fim Sunyi Yawa A Nigeria

Advertisment
Jaruma Halima Abubakar Tace Yan Fum Sunyi Yawa A kasar Nan
Jaruma Halima Abubakar Tace Yan Fum Sunyi Yawa A kasar Nan Hoto : Lindaikeja

Halima Abubakar ta ce ‘yan fim a Najeriya sun yi yawa.
Jarumar ta bayyana hakan ne a shafinta na Instagram.

Kamar yadda LB na ruwaito ta kara da cewa ba ta san kashi 80% na ’yan fim a Najeriya ba…

Jaruma Halima Abubakar Tace Yan Fum Sunyi Yawa A kasar Nan
Jaruma Halima Abubakar Tace Yan Fum Sunyi Yawa A kasar Nan Hoto : Lindaikeja

Halima Abubakar fitacciyar jaruma ce a masana’antar shirya fina finai a kudanci Nigeria itace ta bayyana haka tabbas ko nan arewacin Nigeriya idan ka lura da kyau zakaga ba mazan ba, ba matan ba.

Advertisment
Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button