Labarai

Allahu Akbar! Sun Yi Aure Ranar Lahadi Yau Allah Ya Yi IkonSa

Advertisment

A ranar Lahadi wata matashiya mai suna Saratu S. Abdul ta auri masoyinta, Jamilu.
A yau sun kama hanya zuwa Abuja inda mijin ke aiki sai suka yi hatsari, Allah Ya karɓi ran mijin, ita kuma tana nan a kwance a asibiti

Allahu Akbar Allah yayi masa rahama

Allah Ya jikan Jamilu, Ya bai wa Saratu lafiya da dauriyar wannan rashi.
Karin Bayani:Saratu ita ma lokaci ya yi. Allah Ya masu afuwa bakidaya.
©Zuma Times Hausa

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button