Addini
Bidiyo: Ganduje Munji Shiru Dan Allah A Sanya Lokaci Zama Da Abduljabar ~ Sheikh Bello Yabo


Advertisment
Sheikh bello Yabo Sokoto yayi kira ga gwamna Ganduje da a sanya lokacin zama da Abduljabbar akan cin mutuncin da yayiwa fiyayyen halitta Annabi Muhammad s.a.w wanda anyi hakuri lokacin azumi ya gita.
To yanzu an sha ruwa amma munji shiru a cikin wannan bidiyo dai zakuji maganganu da malam yayi kan wannan zama.
https://youtu.be/lr0yC_2Jy5Q


![[Tafsirin Surah Âl-`Imrân:] - Dr Muhammad Sani Umar R/Lemo](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2022/04/FB_IMG_1649081565215.jpg?resize=390%2C220&ssl=1)
