Labarai

Yanzu-Yanzu:An bankawa gidan wanda ya sa aka kaiwa Fulani hari a Oyo wuta (Hotuna)

Advertisment

Rahotanni daga jihar Oyo na cewa an bankaaa daga dsga cikin gidajen mutumin nan da ya tunzura aka kaiwa Fulani hari a jihar wuta.
PMNEWS ta tabbatar da labarin amma babu cikakken bayani akai.
Mutumin,  Sunday Igboho ya jawo cece-kuce sosai a cikin Kasarnan a ‘yan kwanakinnan inda har IGP da gwamnan Oyo suka bada umarnin kamashi.
 
 
 
Ga hotunan nan malakar bbc

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button