Kannywood

Saratu Gidado Daso Tayi Martani Kan Yadda Buhari Ke Saukalen Masu Rike Da Muƙamai A Gwamnatinsa

Advertisment

Tauraruwar fina-finan,  Saratu Gidado wadda aka fi sani da Daso data shahara wajan fitowa a matsayin uwa ta yabawa shugaban kasa,Muhammadu Buhari kan aikin da yake.

A cikin wani sako da Daso ta saki ta shafinta na sada zumunta ta bayyana cewa”Shugaban kasar Najeriya kenan, Muhammadu Buhari. Allah ya dada Kareka a duk inda kake.”
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button