Kannywood

Jaruma Maryam Ab Yola Tsohuwar matar Adam a zango Tayi Martani Akan Miliyan 46 Da Baiwa Yara Marayu

Advertisment

Alhamdulillahi wannan shine martanin jaruma maryam ab yola akan biyan kudin da wannan jarumi adam a zango yayi wanda wannan nuni ne ga Masu karyata abun ko hassada yana da kyau kuyi karatun tanatsu.

Ga abinda wannan tsohuwar mai dakinsa ke cewa.

“Allah ya kara arziki?? Allah ya faranta maka fiye da yanda ka musu??”

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button