Labarai

Ta Samu Kujerar Umrah Da Mijin Aure Darajar Abba Gida Gida (Hotuna)

Advertisment

Siyasar kano ta dauki wani sabon salo  wata yarinya ta rubuta sunan Dan takarar gwamnan kano na jam’iyar PDP (Abba GIDA GIDA) a jikin hijabin ta adaidai lokacin da take rubuta jarrabawar karkashe ta kammala makarantar sakandire.

         Da fitar da wannan hoton  a shafikan sada zumunta na zamani Yan kwankwasiyya suke  turuwa domin bata kyautuka na musanman cikin harda  kyautar kujerar umara.
Bayan jin kadan sai ga sakon wani dan kwankwasiyya daga jahar kebbi yace lallai idan zata aminta ta aure shi zai aureta.

                     Menene fahintar Ku ?

Hakan ya dace kuwa komai a sa  siyasa a cikin sa  ?

SIYASAR KANO SAI KANO

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button