Kannywood

Bello Muhammad Bello Ya cika Alkawarin Aski Da Yayi Idan Buhari Yaci Zabe

Advertisment

A yau mun yi karo da wani babban labari daga masana’antar shirya fina finai hausa ta kannywood wanda jarumi bello Muhammad Bello ya dauki alkawali cewa idan buhari yace zabe karo na biyu zai aske sumarsa.

Kyau alkawali cikawa yau kam alkawali yacika ga bayyaninsa mun dauko muku kai tsaye daga shafinsa na instagram.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button