Labarai

Cikin Kwanaki 15 Zan Gama Da Shari’ar Barayin Tattalin Arzikin Kasa, Inji Sabon Alkalin Alkalai Na Kasa

Advertisment

Daga Sani Hussain Adam

Sabon babban Alkalin Alkalai na Nijeriya (CJN) Mai shari’a Ibrahim Tanko Muhammad ya ce daga yanzu duk wata shari’a da ake yin ta a kotu wacce take da nasaba da cin hanci da rashawa, ya yi alkawarin za’a kammalata a yanke hukunci a tsakanin kwanaki goma sha biyar kacal.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button