Labarai

Labari Marar Dadin Ji Game Da Tagwayen Da Aka Sace A Zamfara

Advertisment

Gaskiya Hasana da Hussaina, wato ‘yan yagwayen da aka yi harkuwa da su a jihar Zamfara, masu garkuwa da su sun ce zasu kashe daya yau subar daya.

Muna kira ga Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’Aziz Yari da Shugaba Buhari da cewa don Allah su gaggauta ceto rayuwar  wadannan ‘yan tagwaye.

Da fatan Allah ya kawo muna karshen masu garkuwa da jama’a a Nijeriya.

Ni. Shin kwanakin baya bana ga ance an sake su ba? Kodai banji dai-dai ba.

Daga Zaidu Bala Kofa Sabuwa

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button