Labarai

Ziyarar Da Na Kaiwa Obasonjo Koyarwar Manzon Allah Ne — Sheik Gumi

Advertisment

Malamin addinin Musuluncin nan mazauni Kaduna, Sheik Ahmad Gumi ya yi karin haske kan ziyarar da ya kaiwa Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasonjo inda ya nuna cewa ziyarar na daga irin koyarwar Manzon Allah.

Sheik Gumi ya ce Manzon Allah ya taba cewa yana matukar maraba da duk wata gayyata na yin sulhu ko da tsakanin wanda ba Musulmi ba ne. Ya kara da cewa idan har shugabanni na cikin zaman lafiya, to ana sa ran kasa ma za ta kasance cikin zaman lafiya.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button