Labarai

Tambaya Ga Masu Yi Wa Buhari Makauniyar Soyayya

Advertisment

Daga Hajiya Jamila Mu’d Mataimaki

Me ya sa duk martaba da kima da darajar mutum a Nijeriya idan ya fito ya baiwa sbugaba Buhari shawara kan wasu kura-kurai a gwwmnatinsa, sai ya zama abin zagi ko kuma a dauke shi a matsayin makiyin Buhari?

Mun mance cewa a zamanin Sahabbai irin su Sayyadina Umar Da Abubakar (R.A) ana ba su shawarwari game da mulkin su kuma suna dayka?

Ko Buhari ba ya kuskure ne?

Gaskiya dai daya ce, daga kin ta sai bata.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button