Uncategorized
FATAWAR RABON GADO (62)|DR JAMILU YUSUF ZAREWA
Advertisment
FATAWAR RABON GADO (62)
Tambaya?
Assalamu alaykum Warahmatullah. Malam dan Allah Mahaifin mu ya rasu ya bar Mahaifinsa da Matansa 2 da ‘ya’ ya. 11(maza da mata) don Allah malam ya rabon gadon su zai kasance? Mungode Allah yaqarama malam lafiya ya azurta ka da mu da iklasi.
Amsa:
Wa alaikum assalam,
Wa alaikum assalam,
Za’a raba abin da ya bari gida: 24, sai a bawa mahaifinsa kashi: 4, matansa kashi: 3, ragowar kashi: 17, sai a bawa ‘ya’yansa su raba, duk namiji ya dau RABON mata biyu.
Allah ne mafi Sani.
04/10/2016
04/10/2016
DR JAMILU ZAREWA
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com



![[MUSIC] Auta MG Boy Ft. Ashiru Nagoma x Dan Auta x SS Danko – Mu Yan Arewa Ne](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2021/05/official_auta_mg_boy-20210522-0001-1.jpg?resize=390%2C220&ssl=1)