Labarai

Yadda wani gardi ya rungume Safara’u tana tsaka da yin rawar wasan Sallah a kasar Niger

Advertisment

Mawakiyar anyi mamakin ganin hakan duba da yanayin yadda ya sabawa Al’adar malam Bahaushe da kuma addinin mu baki daya.

Hakan mafi akasari yafi faruwa ne a kasar turawa wadanda Al’adar mu tasha bambam da tasu.Yadda wani gardi ya rungume Safara’u tana tsaka da yin rawar wasan Sallah a kasar Niger

Ba tare da bata lokaci ba zaku iya kallon cikakken bidiyon anan kasa:

https://youtu.be/vxIJ6ApFz9g

 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button